Allahu akabar wan Nan itace Mata shi ya bidurwa wadda ba Tai aure Amman Allah yahore Mata rubuta Al kur Ani Mai girma
Wan Nan matashiya muna alfahari da ita awan Nan yankin na mu na are wa cinkar Nan sabo da abin da takeyi da Kuma kokarinta
San Nan Kuma muna data Allah ya ho re Mata miji nagari Kuma zai Bata ku lawa domin ciga da wan Nan shidi mar datakeyi
San Nan Kuma Inna muku addu ar San kasancewa da wadda Allah ya zabamin bawai wadda nazaba kawa Kai naba