No title

lokacin da nayi aure da lilin baba haki ka ya nuna min so Sai dai Kuma daga baya bansan meyasa ba duk abin danayi Masa bana birgeahiinna bikatar Zama matar wani Amman Inna San Allah yaban ma abocin adin nin musulin Kamar yadda manzan Allah s a w yace a aure ma abociyar addini Nima Inna San ma abokin adini
a kowan na lokaci nakan tina fadin man Zan Allah s a w cewa duniya kan kan Nan abice alkairin ta kuwa shine mace danayi ti na nin dai zuwa makaran ta koyar wa Amman Sai Naga in dai har nadai nzuwa koyarwa hakika yayan mune miji nagari baya wahala Sai dai in bikisa Allah aranki ba kamar yadda kikasani Yar uwa ta 

Post a Comment

Previous Post Next Post